Hadiths five from Imam Ali (a.s)

 1-Imam Ali[AS] ya ce, “ Duk wanda ya gyara tsakaninsa da Allah to Allah zai gyara tsakaninsa da mutane,duk wanda ya gyara al’amarin lahirarsa to Allah zai gyara al’amarin duniyarsa.”

2- Imam Ali[AS] ya ce, “ Ya kai ]an Adam idan ka ga Allah Ta’ala yana yi maka ni’imomi alhali kana sa~a masa to ka yi hankali.” Wato zai kasance kenan istidraji ga mutum.

3- Imam Ali[AS] ya ce, “ Idan ka samu iko kan ma}iyinka ka yi afuwa gareshi a matsayin godiya ga Allah kan wannan iko da ka samu akansa.

4-Imam Ali[AS] ya ce, “Mutane basu bar wani abu ba na  al’amarin Addininsu saboda mas’lahar duniyarsu face Allah Ta’ala ya bu]e masu abunda ya fi haka tsanani.”

5- Imam Ali[AS] ya ce, “Duk wanda yasa kansa a in da za a iya tuhumarsa,to ka da ya zargi duk wanda ya munana masa zato.”misali mutum yaje in da  ba a tsamanin samun ma’abucin addini ko mutumin kirki a wajen.

Comments

Popular posts from this blog

Hadiths six to ten from imam Ali (as)